Support Iku Ward Politics

Support Iku Ward Politics

Share

call to save

Photos from Support Iku Ward Politics's post 15/04/2026

BA KARE BIN DAMO: Ita Ma Real Madrid An Yi Waje Rod Da Ita A Gasar Cin Kofin Zakarun Turai, Bayan Cire Barcelona A Jiya

TURKASHI: MTN Sun Daina Bada Bashi, Amma Ga Wata 'Offe'r Mai Kyau

ka yi amfani damar nan
To ga offer me kyau! 👇

📱 Freedata App
✔️ 1GB — ₦300 (3 Days)
✔️ 2GB — ₦450 (7 Days)
✔️ 5GB — ₦1700 (30 Days)

❌ Babu wani Nasa kudi charges

🎁 SPECIAL OFFER:
zaku iya samun kyautar in kuna aiki da application don 😳🔥

👉 DOWNLOAD NOW kafin ya yi late:
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.ioapp.freedataapp

🍏 iPhone:
https://app.freedataapp.com

📞 09031645534

Photos from Support Iku Ward Politics's post 15/04/2026

ABIN A YABA: Wani Shehin Malami A Garin Jos Ya Tura Tallafin Kudi Naira Dubu Dari Game Da Kudin Da Ake Tarawa Domin Ceto Wani Kirìsța Dalibin Jami'ar Jos Da Aka Yi Garkuwa Da Shi

15/04/2026
Photos from Support Iku Ward Politics's post 15/04/2026

Wata Matashiyar Membar Jam'iyyar ADC

Wace fata za ku yi mata?

Photos from Support Iku Ward Politics's post 15/04/2026

Farin jini daga Allah! Kungiyoyin Mata Sun Nuna Goyon Baya ga Sadaukin Jibia

Kungiyoyin mata guda biyar daga gundumomi 11 na karamar hukumar Jibia a jihar Katsina sun gudanar da taron nuna goyon baya ga Hon. Muhammadu Halliru (Sadaukin Jibia kuma Sardaunan Kaita), mai neman takarar kujerar majalisar wakilan Najeriya domin wakiltar kananan hukumomin Kaita da Jibia a zaben 2027.

Jaridar ta ruwaito cewa, taron ya gudana a ranar Laraba, 15 ga watan Afrilu, 2026 a garin Jibia, inda matan s**a bayyana bukatar su ga Muhammadu Halliru ya amsa kiran al’umma domin ceto yankin daga abin da s**a kira “wakilci marar amfani” daga dan majalisar mai ci a yanzu, wanda s**a ce bai kawo wani ci gaba mai ma’ana ba.

A jawabinta, Hajiya Hadiza Musa Mota ta nuna farin cikinta da yadda mata s**a halarci taron, tana mai kira ga Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, da ya tsayar musu da Sadaukin Jibia a matsayin dan takara. Ta ce tun kafin ya samu kujera, Sadaukin Jibia na taimaka wa mata, matasa da kananan yara, ta bangaren tallafi da inganta rayuwa. Ta kuma koka da cewa wakilin da ke kan kujera yanzu ba ya kai ziyara ga al’ummar yankin domin jin halin da suke ciki.

Ita ma Hajiya Aisha wadda aka fi sani da Ɗiya, ta bayyana cewa matan yankin sun gaji da wakilcin da ake yi a yanzu, tana mai cewa suna bukatar Muhammadu Halliru saboda ayyukan alherin da yake yi, musamman taimakon marayu da mata, da kuma tallafawa asibitoci ciki har da samar da muhallin jinya ga mata. Ta ce a Jibia da kauyukanta, babu wanda bai san irin taimakon da yake bayarwa ba.

A nata bangaren, Hajiya Ansau, ta jaddada cewa matan yankin na alfahari da Sadaukin Jibia, saboda yadda yake taimakon al’umma ba tare da nuna wariya ba. Ta ce suna rokon Gwamna Radda da ya tsayar musu da shi domin ya wakilce su a majalisar wakilai, tana mai cewa hakan zai kawo sauyi mai kyau ga yankin.

Kungiyoyin matan sun sake jaddada rokon su ga Gwamnan jihar Katsina da ya bai wa Hon. Muhammadu Halliru tikitin takara, yayin da masu sharhi s**a bayyana cewa siyasar Kaita da Jibia na kara daukar sabon salo. Sun ce idan Hon Halliru ya samu damar tsayawa takara kuma ya yi nasara, ana sa ran zai kawo sauyi mai ma’ana a wakilcin majalisar wakilai ta hanyar mayar da hankali kan bukatun jama’a da ci gaban yankin.

15/04/2026

Kun taba jin inda agola ya kori dan gida? Nafiu Bala ya mayar ma yan ADC tsagin David Mark martani

15/04/2026

Yadda Yara Dalibai S**a Yayyage Hotunan Tinubu Da Gwamna Ahmad Aliyu A Sokoto

Photos from Support Iku Ward Politics's post 15/04/2026

Shigar Dino Melaye a wajen babban taron Jam'iyyar ADC ta ɗauki hankulan jama'a a kafafen yada labarai.

Photos from Support Iku Ward Politics's post 15/04/2026

Idan Kirista da Musulmin arewa basu ajiye bambancin addini a gefe sunyi fadà da Fulani bandits ba to wallahi a haka zasu kàrar da kowa.

Kullum arewa maganar bambancin addini akasa a gaba kamar nanne mecca ko Jerusalem bayan ga wuta Nan tana cinmu gabadaya. Yanzu dai duk lokacin da mukayi hankali sai mu tashi mu Kare kanmu tunda gwamnati ta nuna abun yafi kàrfinta.

15/04/2026

Zaben 2027 Ba Tsakanin ADC Ba Ne Da APC, Tsakanin 'Yan Nijeriya Ne Da 'Yañ Kùngiyaŕ Màfìyà, Inji Hajiya Naja'atu Muhammad

Photos from Support Iku Ward Politics's post 14/04/2026

YANZU-YANZU: An Sallami Barcelona A Gasar Cin Kofin Zakarun Turai

Photos from Support Iku Ward Politics's post 14/04/2026

"Babu gudu ba ja baya, wannan shi ne lokacin sauyi mai kyau da tunƙarar sabuwar tafiya a Najeriya" - Atiku Abubakar

📸: Facebook/AA

Want your business to be the top-listed Government Service in Abuja?

Click here to claim your Sponsored Listing.

Location

Website

Address

Abuja