Tuna Baya: Lokaci da Tsohon Gwamnan Kaduna Mal. Nasir Ahmad El rufa'i yake Jawabin ban kwana akan mulkin Jihar Kaduna da Kuma yadda s**a marawa Tinubu baya yayi nasara a zaben 2023.
CMC TV Hausa
🟢 BARKA DA ZUWA CMC TV HAUSA! CMC TV Hausa — Muryar Gaskiya
Muna maraba da zuwanka zuwa tashar CMC TV Hausa — gida ne na labarai na gaskiya, shirye-shirye masu ilmantarwa da nishadantarwa, da rahotanni masu zurfin bincike a harshen Hausa.
24/05/2026
Jarumar fina-finan Hausa na Kannywood Wasila Isma'il ta rasu, k**ar yadda makusantanta s**a tabbatar.
Makusantan marigayiyar sun ce ta rasu ne a jihar Kaduna da safiyar yau Lahadi bayan fama da rashin lafiya, inda ta bar ƴaƴa hudu - mata uku da namiji ɗaya.
01/05/2026
Barka da ranar Jumu'a...
Ku aika da sunayen mutanen da kuke so a gaisar muku da su cikin shirin Ranar Jumu'a na CMC TV.
Mu hadu a sashin comment
05/04/2026
GOOD MORNING AL'UMMAN KARAMAR HUKUMAR LERE
DA WANE DAN SIYASA KUKE SO MU FARA TATTAUNAWA CIKIN SABON SHIRINMU NA SIYASA RIGAR YANCI ?
23/03/2026
11/11/2025
CMC HAUSA NA NEMAN MA’AIKATA
Hukumar CMC HAUSA tana sanar da bude guraben aiki a wadannan muk**ai:
1. Managing Director (Shugaban Masu Gudanarwa)
2. Editor Director (Daraktan Tace Rubutu da Hotuna/Editing)
3. Director Reporter (Daraktan Rahoto / Mai Kawo Labarai)
Masu sha’awar wannan aiki su tura aikace-aikacensu zuwa:
Email: [[email protected]](mailto:[email protected])
Ana maraba da mutanen da ke da kwarewa, jajircewa da kwazo.
04/10/2025
Tsohon shugaban Najeriya Goodluck Jonathan ya ce ba zai taɓa mantawa da ranar da aka sace ɗaliban makarantar sakandaren mata ta Chibok a jihar Borno ba.
Ya bayyana haka ne a yayin wani taro da aka shirya a Abuja, inda ya ce har yanzu lamarin na daga cikin abubuwan da s**a fi girgiza shi a lokacin da yake mulki.
29/09/2025
Na yafe wa duk wadanda s**a ci amanar miji na - Oluremi Tinubu
CMC TV HAUSA
29/09/2025
Gwamnan Bauchi Bala Mohammed ya sauke kwamishiniyar mata ta jihar Zainab Baban Takko
Sanawar da gwamnatin Jihar ta fitar ba ta bayyana dalilin daukar mataki ba, amma ta kira matakin a matsayin wani dan gyara da aka yi a majalisar zartaswar jihar kuma ta ce mataki ne da ya fara aiki nan take.
27/09/2025
Jahar Kano da mutanen jahar Matsalar Yan Daba da Rashin Tsaro ne Babbar Matsalar mu ba Maganan Triump ya Zagi Annabi ba — Sheikh Gadon Ƙaya
Shehin Addinin Musulunci, Sheikh Gado Kaya ya bayyana bacin ransa ganin yadda gwamnatin jihar Kano ta dage sai ta k**a Sheikh Lawan Triumph wanda ake zargi da cin mutuncin Annabi Muhammad.
“Son a k**a Malam Lawan Triumph da wasu ke yi ba abu ne mai kyau ba, wannan sa'insar tsakanin mu da yan Darika da yan Bidia ba yau muka fara.
“Abu ne wanda dama can ana yi dan haka muke fadawa Gwamnati datai kokari ta cire hannun ta kan wannan magana idan abu yazo na Addini a bari hujja tai aiki.
“Bama so Gwamnati ta janyo wata fitinar bayan wacce muke ciki, shi isa muke rokon Gwamnatin Kano ta janye hannun ta kan lamarin Malam Lawan Triumph.” ~ inji Sheikh Abdallah Gadon Kaya
Click here to claim your Sponsored Listing.
Location
Telephone
Website
Address
24
