20/07/2015
Shuaibu Adam
My name is shuaibu Adam Bagwai, I was borned in 1995, at bagwai local govt. I would primary and secondry all in Bagwai town.
20/07/2015
*** jama'a barkanmu da wannan lokaci, na 11 ga watan yuli shekara ta 2015, wanda kuma yai dai-dai da 24 ga watan RAMADAN shekarar hijra ta 1436. Kuma lokacine daya kamata ga dukkan musulmi ya rubanya IBADA, musamman a wannan lokaci na goman kashe, domin yalwatuwa da rahamar UBANGIJI. Fatanmu ALLAH ya amshi IBADUNMU yaiman kyakyawar sakaiya da gidan ALJANNA. ALLAH yasa mudace.
Yau litinin 6 july 2015, nake maku fatan alkhairi, dafatan kunyi sahur lafiya, ALLAH yanuna mana lokacin buda baki. Ameeen
Kwanci tashi kayan ALLAH, azumi nata tafiya lada kuma na karuwa, ALLAH kabamu ikon ribata da ladayen da s**a rage acikin wannan wata mai albarka, ameen.
Click here to claim your Sponsored Listing.
