Adon Garin Katsina Mobile Media

Adon Garin Katsina Mobile Media

Share

experience in political communication, campaign messaging, and social media engagement. I create enga

24/04/2026

Bismillahi Rahmanir Raheem

24/04/2026

Wannan Shine Allah Yasa mudace Ameen 🤲

14/04/2026

Maganar Godswill Akpabio cewa matsalar tsaron Najeriya za ta zo ƙarshe ne bayan zaɓen 2027 abin takaici ne, abin mamaki kuma abin tayar da hankali!
Shin wannan na nufin sai bayan siyasa ce rayuwar ‘yan Najeriya za ta fara samun daraja? Shin sai an gama neman kuri’u ne gwamnati za ta tuna da jin ƙai da kare rayukan al’umma?
Wannan furuci kamar yana nuni da cewa: Za a bar al’umma cikin jini da hawaye na tsawon lokaci, sannan a dawo a yi siyasa da wahalarsu domin neman kuri’u!
Idan da gaske ne, to wannan babban laifi ne ga shugabancidomin babu wani abu da ya fi rayuwar ɗan Adam muhimmanci.
Ba za mu yarda a maida tsaro kayan kamfen ba!
Ba za mu yarda a ci gaba da kashe bayin Allah ana cewa lokaci bai yi ba!
Rayuwar ‘yan Najeriya ba siyasa ba ce hakkin kare su wajibi ne yanzu, ba sai 2027 ba!

03/04/2026

Duk damar daya kamata mu bai wa Hon. Sada Soli mun riga mun ba shi.
Yau ba maganar jam’iyya ake yiba magana ake ta ci gaban Kaita da Jibia.
Tambaya ita ce: wace irin dama ce kuma ta rage da za mu sake ba shi?
Mun zabe shi karo na farko ya yi shekaru 4.
Ya sake dawowa ya yi wasu 4.
Ya kuma sake yin wani zangon shekaru 12 kenan a hannunsa.
Amma abin takaici, cikin wadannan shekaru 12, alamomin gazawa sun bayyana a fili.
Toh, wace irin uzuri ne ya rage da za mu kara ba shi?
Ai inaga ko gado yaci Kujerar Kaita Jibia ai yakamata ya sauka haka Nan a Baiwa Wani Shima muka irin tasa.
Idan muka ci gaba da rufe ido, muna ba shi uzuri, to lallai nan gaba kadan:
Ilimin mu zai kara tabarbarewa
Sana’o’in mu za su rushe
Ci gaban mu zai tsaya cik
Za mu zama baya a kowace fuska.
Bugu da kari, za a kara yawaitar zaman banza, inda kowa zai dogara da sai anje wajen mutum daya a nema.
Har ila yau, ya zama kamar babu wanda zai iya yin wani abu a siyasance a Kaita da jibia sai da yardarsa wannan ba dimokuradiyya bace.
Saboda haka, domin kare makomar:
‘ya’yanmu
kannanmu
da al’ummar mu gaba daya
Ya zama wajibi mu tashi tsaye mu dauki mataki.
magana ake ta ceton al’umma.
Lokaci ya yi da za mu kubutar da Kaita da Jibia daga wannan yanayi.
Insha Allahu, a ranar zabe, kafin karfe 10 na safe, za mu yanke hukunci mu sallame shi ya dawo

Aminu Abubakar Kaita ✍️

Photos from Adon Garin Katsina Mobile Media's post 23/03/2026

Breaking news

Hon AAGumbi Tsohon Danatakar Gwamnan jihar Sokoto ya yadda Dan mangoro yahuta da Kuda.

23/03/2026

Just In: Commissioner of education science and technology Zamfara state resign his position as commissioner the development came after the governor join APC, madawaki distance himself from decamping to APC with the governor Lawal but all indication shows the former commissioner will join ADC soon

Photos from Adon Garin Katsina Mobile Media's post 23/03/2026

labari Da Dumi-Duminsa.

Mai Girma Tsohon Mataimakin Gwamnan Jahar Sokoto Hon Maniru Muhammad Dan Iya Walin Sokoto Yafice Daga Jamiyar PDP Zuwa Jamiyar ADC.

23/03/2026

Fatanmu samun wanda ya fika alkhairi, mai girma gwamna kayi karon farko munga irin rawar daka taka masha Allah muna ganin bamu gamsu da kokarinka ba musamman ba bangaren tsaro muna bukatar wanda zaifi maida hankali a bangaren fiye da komai da wannan muke cewa Insha Allahu zaka huta, Allah ya canza mana da wanda zaiyi kokari fiye da naka in Sha Allah

22/03/2026

Petar Obi yasamu Halartar Kalankuwar Kwankwasiyya a Gidan Maigirma Engr Dr Rabiu Musa Kwankwaso

Want your business to be the top-listed Government Service in Katsina?

Click here to claim your Sponsored Listing.

Location

Address

Kaita LGA
Katsina
820103