ABG Green Chambers Project 2023

ABG Green Chambers Project 2023

Share

Contact information, map and directions, contact form, opening hours, services, ratings, photos, videos and announcements from ABG Green Chambers Project 2023, Political organisation, Kaduna.

This is an organization set to campaign for Honourable Usman Garba Bawa ABG, popularly known as #ShehuABG, as a Member, Federal House of Representative, representing Kaduna North.

21/02/2023

THE GAME HAS CHANGED

INDEPENDENT NATIONAL ELECTORAL COMMISSION

PRESS RELEASE
INEC decided that they will not use University Lecturers as returning officers for the 2023 Election. INEC will use only their staff for the exercise.

INEC today Inaugurated the Committee for NATIONAL SITUATION ROOM AND COLLATION CENTRE FOR THE 2023 GENERAL ELECTION

1. Mrs. May Agbamuche-Mbu, National Commissioner - Chairperson
2. Prof. Abdullahi Abdu Zuru, National Commissioner - Member
3. Barr. Festus Okoye, National Commissioner - Member
4. Director, Electoral Operations - Member
5. Director, ICT - Member
6. Director, Planning, and Monitoring - Member
7. Director, Security - Member
8. Director, Election & Party Monitoring - Member
9. Director, International Cooperation & Protocol – Member
10. Director, Research – Member
11. Director, Health Services – Member
12. Director, Estate, Works, and Transport – Member
13. Chief Technical Adviser to the Chairman – Member
14. Special Adviser to the Chairman – Member
15. Chief Press Secretary to the Chairman – Member
16. Director, Commission Secretariat – Member/Secretary

The Situation Room and Collation Centre Committee was inaugurated by the Chairman of the Commission, Prof. Mahmood Yakubu, who charged it to commence work in earnest and to discharge its responsibilities diligently.

Festus Okoye Esq.
National Commissioner & Chairman
Information and Voter Education Committee.

THIS IS WHAT THE NEW ELECTORAL LAW SAYS ON OUR NEXT ELECTIONS*:

1. No manual accreditation.

2. No use of incident forms.

3. All accreditation is electronic.

4. Accreditation is Bimodal meaning facial recognition and fingerprinting.

5. No pre-election cases after the conclusion of Elections.

6. No election cases after swearing into office of the winner.

7. All results must be uploaded to INEC official website at the polling units before taking it to the ward, constituency, LGA, or state collation centers.

8. If the number of votes cast is more than the number of accredited voters the polling unit result is canceled.

9. No more agreement between parties to share the remaining ballot papers that were not used.

10. No more massive thump printing and stuffing of ballot boxes. If you like to go and steal ballot boxes you are wasting your time. You cannot change the result.

The people's votes are counting now. If you didn't serve the people well when in public office or you are not popular in your political locality, it is advisable to save your money because they will collect your money and vote against you.

End ballots snatching has come to stay in Nigeria. With the amendment of the Nigeria Electoral Act, our votes now count.

Please share this information in other platforms you are added to for wider coverage.

20/08/2022

Shehu ABG: Mafarauta Sun Yi Sake..
Daga Bello Ahmadu Alkammawa

Zancen da yafi daukar hankalin ‘yansiyasar Najeriya shi ne yadda hadarin siyasar Gidan Arewa watau Jihar Kaduna ya canza kwana nan sak**akon yadda wasu masu fada aji a cikin Jam’iyyun dake da gatar kasancewa sahun gaba a cikin lamuran siyasar jihar s**a sauya sheka zuwa sabuwar Jam’iyyar NNPP da rana tsaka ido na ganin ido.

Cikin wadanda s**a canza sheka zuwa NNPP har da Dan Marayen Zaki, kuma madubin siyasar talakawan Najeriya, tun kafin sojojin su fara shirye shiryen komawa barikokin a daidai lokacin da ake nakudar haihuwar Jam’iyyun APP da PDP, Alhaji Usman Shehu Garba wanda aka fi sani da ABG, komawarsa wannan jam’iyya ya kawo rashin tabbas a Jam’iyyar PDP da ita kanta APC saboda tun daga lokacin da ya yi wannan namijin kokarin, magoya bayansa da kuma wasu da s**a gane ma’anar dalilin ficewarsa, su kansu sun jefar da kwallon mangwaro sun kuma huta da kudaje. Wannan lamari ne ya sanya masu kula da lamuran yau da kullum ke ganin zaben da zai fi daukar hankalin ‘yansiyasa a lokacin babban zabe na 2023 shi ne zaben wanda zai kasance Wakilin Karamar Hukumar Kaduna Ta Arewa a Majalisar Wakilai Ta Kasa. A yanzu dai dukkanin Jam’iyyun dake kasarnan musamman APC da PRP da PDP da NNPP ne ake ganin za su fafata domin kasancewa akan kujerar, hankalin mutane da dama na ganin takarar za a yi ta tsakanin NNPP da PDP, saboda yadda Jam’iyyar da ake yiwa lakabi da Mai Kayan Marmari ke dada samun karbuwa ga mutane, alherin da soyayyar da girmama mutane manya da kananna tare da tallafin ga marasa galihu da aka san ABG da su shi ne ake ganin ya sanya ‘yansiyasa a jihar su ke kwarara zuwa NNPP domin kaucewa mulkin k**a karya da aka dade ana yi masu a APC da kuma PDP, wadda wasu ke ganinta tamkar jam’iyyar da ba ta da alkibla, tun bayan fitowar wani faifan bidiyon da ya nuna wani madugunta yana tattaunawa da jigon Jam’iyyar APC kuma dantakarar mukamin gwamna.

Sunan Alhaji Usman Garba watau ABG ba boyayye ba ne, tun kafin ya shiga siyasa zuwa lokacin da yake cikin tafiyar Jam’iyyar CPC wadda itace tayi masa zagin zuwa Majalisar Wakilai ta Kasa a can baya, irin nagartattun ayyuka da namijin kokarinsa a bangarorin bunkasa rayuwar mutanen Najeriya, ya sanya shi kasancewa bangon da talakawa ke jingina domin bunkasa rayuwar su saboda haka bayan CPC ta zama tarihi, amalin ya shiga Jam’iyyar PDP domin ganin ko ba domin ya yi takara ba, ya ci gaba da aiwatar da ayyukan jikai ga mutane ganin irin wannan ayyuka ne ya samu ana yi a gidan su, saboda haka yake kokarin ganin ya ci gaba da aiwatar da su domin ganin yana tafiya tare da kyakkyawan tarihin ci gaban al’umma. Tunda Malam Bahaushe ya ce ‘Barewa Ba Ta Yin Gudu ‘Ya’Yanta Su Yi Rarrafe.’

Tsakanin shekarar 2011-2015 lokacin da yake a zauren Majalisar Wakilai ya taka muhimmiyar rawa da ta sanya ‘Yan Najeriya da dama ke son ya koma majalisar domin ci gaba da ayyukan alheri da s**a taimaka kwarai wajen bunkasa rayuwar mutanen kasar da ita kanta kasar ta hanyar gabatar da kudurori da shiga aikin ginin kasa.

Wasu daga cikin ayyukan da ya aiwatar a cikin lokacin da yake a majalisar sun hada da samar da cibiyoyin bunkasa karatun akan ilimin kimiyyar duniyar gizo a Makarantar Sakandare Gwamnati dake Kabala da kuma Kwalejin Tunawa da Sardaunan Sakkwato Sa Ahmadu Bello watau (SMC). Wannan aiki ya sanyawa dalibban azama tare da samun ilimin kimiyyar duniyar gizo cikin sauki domin su tafi tare da zamani, wannan kuma ya kara sanya su kasancewa a sahun gaba a kowanne mataki na karatu, musamman a wannan lokaci da komai yake ci gaba da kasancewa a duniyar gizon. Wani abu da yake kara jan hankalin mutane musamman talakawa gare shi, shi ne irin kokarinsa wajen ganin dimbin matasan da s**a k**ala karatu bas u kasance hadari ga al’umma ba, wannan ya sanya shi fitowa da cibiyoyin sana’o’in hannu iri da dama domin ganin matasan sun sami dogaro mai amfani a cikin al’umma, shirye-shiryen Noma da Kiwon Kaji da Kiwon Kifi ba karamar muhimmiyar rawa s**a sanya rayuwar matasan da s**a sami shiga shirin ya yi ba, ko baya ga samun dogaro, sun kasance abun kwarai a cikin al’ummomin da s**a fito a cikin su, hasalima ba su da lokacin shiga kowanne irin tsari na daukar doka a hannu, ko zama fitsararru a cikin al’ummar su. Jami’ar Jihar Kaduna wadda ake yiwa lakabi da (KASU) a Turance tana cikin makarantun gaba da sakandare da s**a samu kyautar Kwamfuta dari biyu domin bunkasa ilimin kimiyyar duniyar gizo. Haka kuma duka da a tsakanin shekaru, Alhaji ABG ya samar da ajujuwa a Makarantun Firamare dake Kabala da Badarawa da kuma Marafa, an kuma samar da fanfunan tuka tuka bilahadadin a cikin mazabar.

Bai taba tuya ya manta da albasa ba, saboda sanin ilar yin hakan, saboda haka a dukkanin jam’iyyun da ya kasance cikin su, ya taka muhimmiyar rawa wajen bunkasar rayuwar ‘yansiyasa a kowanne mataki wannan da wasu dalilai da dama ya sanya wadanda s**a sha romon dimokuradiyya ta hannunsa su ke ci gaba da canza sheka zuwa sabuwar Jam’iyyar NNPP, kuma tarihin siyasarsa da irin kokarinsa ya sanya madugun Jam’iyyar NNPP kuma Dantakarar Shugaban Kasa Injiniya Rabi’u Musa Kwankwaso ya karbe shi da kansa, ya kuma tabbatar masa takarar kujerar majalisar wakilai ta kasa a karkashin tutar jam’iyyar.

Sunansa ya kasance kumfan Zinare ne ta dalilin namijin kokarinsa wajen bunkasa kasuwancin sadarwa a lokacin da yajagorancin Kwamitin Sadarwa a Majalisar Wakilai ta Kasa, ko baya ga fitowa da hanyoyin bunkasa kasuwancin sadarwa, jagorancinsa kuma ya samar da kyakkyawan yanayin samun kudaden shiga ga Gwamnatin Tarayya tare da kiyayewa da dokokin da s**a yi hukumar, haka kuma ya yi amfani da matsayinsa wajen samarwa matasan dake da ilimin akan sadarwa daga yakin Arewa ayyuka a dukkanin rassan hukumar dake kasar. Bincike ya nuna cewa yana ci gaba da saduwa da mutane domin fadakar da su, dangane da dacewar zaben Jam’iyyar NNPP a zaben 2023 daga sama har kasa, wani abu da yake baiwa mutane sha’awa dashi shi ne, har yanzu bai canza ‘ya’yan dandalin yakin neman zabensa ba, har yanzu su ne yake tare da su domin ganin yadda s**a rike masa amanar ko wuya ko dadi, ba su taba barinsa ba, saboda haka shi kuma ba zai taba barin su ba, wannan zumunci na Takalmin Kaza dashi mutane ke auna amanarsa da kuma k**anta gaskiyarsa a cikin tafiyar siyasarsa. Mutane da dama sun shirya tsaf domin goyon bayansa da Jam’iyyarsa ta NNPP domin ganin ta lashe babban zabe dake zuwa, yak**ata dukkanin ‘yantakarar jam’iyyar da magoya bayanta su hada kawunan su domin ganin sun raba Jaki da Duma a badi.

Bello Ahmadu Alkammawa
Director New Media

05/08/2022

FOOD FOR THOUGHT

Hon Shehu ABG: a candidate in the footpath of Legends...

A candidature like Hon. Shehu ABG is very rare, a brand with no other value than Qualitative dustinguishness.

ABG is like a stream that never runs dry, always there to serve the community the natural water to quench their thirst.
ABG is like King Vajra,the one whom is feared the moment his name is mentioned.
ABG is like the Sun, the one that brightens your days and sharpen your mind towards achieving your goal.

ABG is like a Honey, sweetened and golden, medicine to many sickness and curer of the body organ.
ABG is like a palm tree, everlasting abd persevere in producing the most beautiful fruit.

ABG is like a thunder, lightning speed and thr bringer of Rain.
ABG is like wind, brings to you comfort and propagate germination.
ABG is like no other Politician, he doesn't brag rather he brace.

🇳🇬
ABG Media Team.

03/08/2022

First among Equals
Hon Shehu ABG is a man who can take care of business successfully, run his home and still be available to friends and family that needs him. Before only those in Kaduna State can attest to his service to humanity but today his name has become a household across his country home Nigeria, especially in areas of empowering the less privileged to greater heights. He is not perfect but he had a perfect purpose, he is now one of the leading philanthropists in the northern region giving back to the needy. He was known for his big heart and determination to leave a lasting impact on the lives of women and children. He respects every person that comes across him no matter his social status. He believes in excellent performance and recognizes such efforts in individuals who prove their hard work. Apart from the rest of their mind that he is proud to be born with, he is peace a loving man since his childhood days, he is the type of man who loves challenges because according to him life is very challenging.

02/08/2022

MAN OF THE MOMENT!

The eloquent and energetic was born with the desire for selfless service through his parents from whom he imbibed the culture of assisting the needy since his childhood days to date; this informs his success in not only championing the cause of women and children but in the crusade of making downtrodden self-reliant. Having grown up watching his parents piloting the affairs of the less privileged most especially orphans, he was nurtured from a young age to understand the value of service to humanity. My observation of Green Chamber as he fondly called is that he is a man who knows who he is and is not afraid to let the world know it through his self-service to down trod which is why he continues to be rare among his contemporaries when it comes good representation to people.

Bello Ahmadu Alkammawa
Assistant Secretary
ABG Green Chambers Project 2023

01/08/2022

Photos from ABG Green Chambers Project 2023's post 15/07/2022

OFFICIAL ANNOUNCEMENT:

Rt. Hon. Hon. SHEHU USMAN BAWA- ABG (Shehu ABG) resigned his membership of the People's Democratic Party (PDP)

03/06/2022

Ya Allah! allow the Qur’an to be our close companion, allow it to be a light and guidance for our lives, make it protection & a barricade between us and the Hellfire, Grant us favour beyond our efforts, forgive us
beyond our repentance, give us success beyond our prayers.

Juma'at Kareem.

Photos from Usman S. Bawa ABG Fans Page's post 02/06/2022
24/05/2022

Special Announcement:

The People Democratic Party PDP Kaduna State is directing all delegates to the state Congress to ensure they come along with their INEC Voters Card and Party membership card to the Congress venue,

Sign
State Organizing Secretary
Hon Ahmad Jarman Makarfi

Want your business to be the top-listed Government Service in Kaduna?

Click here to claim your Sponsored Listing.

Location

Telephone

Website

Address


Kaduna