25/02/2022
Allah yasa haka shine mafi alkhairi
Buhari ya sanya hannu kan sabuwar dokar zabe - BBC News Hausa
Tabbatar da nasarar jam’iyyar PDP tun daga matakin tarayya har matakin jiha.
yada manufofin kwankwasiyya da wayarwa matasa kai
25/02/2022
Allah yasa haka shine mafi alkhairi
Buhari ya sanya hannu kan sabuwar dokar zabe - BBC News Hausa
15/09/2021
Allah yataimaki mai gaskiya
Ganduje’s son reports mother to EFCC https://dailynigerian.com/ganduje-son-reports-mother/
15/09/2021
Kano mi shiga uku
Kuɗin marayu miliyan 300 sun yi ɓatan dabo a kotun musulunci a Kano
15/09/2021
Rashin wuta: Matan unguwar Medile sun gudanar da zanga-zangar lumana Matan unguwar “Cika Sarari” da ke Medile a ƙaramar hukumar Kumbotso anan Kano sun gudanar da wata zanga-zangar lumana. Zanga-zangar ta su, sun yi ta ne domin nuna fushin su kan rashin hasken wutar …
08/05/2020
*PDP YOUTH POLITICAL FORUM FAGGE*
Slm. Wannan kungiya tana taya members da sauran al'umar musilmi barka da shan ruwa da fatan Allah yakarbi ibadummu
Sannan muna amfani da wannan dama wajen nuna godiya ga (SULAIMAN MUHAMMAD VICE ADAMU) daya daga cikin jigo kuma makusanci ga dan majalissar jiha mai wakiltar karamar hukumar fagge a tsagin jam'i yar PDP wajen baiwa mutum 10 daga cikin wannan kungiya tallafin kayan abinci, Allah yasaka da alkhairi
Sakon godiya daga:
Abubakar Khalid Sulaiman (Secretary)
Hussaini Sama'ila Mai Omo (Welfare officer)
30/04/2020
A madadin daukacin 'yan wannan kungiya muna mika sakon taaziya ga iyalan marigayi malam OC muna addua Allah yajikansa ya kuma kula da bayansa amin
28/06/2019
Hon Nura Ali Shugaba
Mutum mai daraja Allah ya aiko da babban rabo.
28/06/2019
May your gentle soul rest in peace. BABBA Hotoro
03/05/2019
Aslm Alkm!
Ya Allah Muna Rokon Ka, Ka Azurta Mu Da Ganin Watan Ramadhan Cikin Koshin Lafia Ka Bamu Ikon Yi Maka Ibadu Da Ikhlasi Ka Karbi Ibadunmu Ka Bamu Lafia Da Zaman Lafia Ameen...
Barkan mu Da Juma'a!
03/05/2019
Alhamdulillah for everything
TGIF
25/04/2019
Abban dai Abban dai
daga yara har manya
Ya Allah kabamu nasara
Ya Allah ka tabbatarwa Abba Gida Gida kujerar Gwamnan kano
Ya Allah idan kabashi ka iya masa ya Allah