16/10/2025
Ku taya jama'an tsaro da Addu'a tare da fatan Galaba: Ruhotanni dake fitowa garin Rijau ta shiyyar Arewacin Jihar Neja na tabbatar da cewa yanzun haka Yan'ta'adda na cikin garin kuma suna bata kashi da Jami'an tsaro.
Samar da labarai, tareda rahotanni na cikin gida Najeriya dama ketare.
16/10/2025
Ku taya jama'an tsaro da Addu'a tare da fatan Galaba: Ruhotanni dake fitowa garin Rijau ta shiyyar Arewacin Jihar Neja na tabbatar da cewa yanzun haka Yan'ta'adda na cikin garin kuma suna bata kashi da Jami'an tsaro.
ROHOTO AKAN ZAZZAƁIN CIZON SAURO.
15/10/2025
Ya Gudu Ya Bar Motarsa Makare Da Miýàgùn Kwayoyi, A Yayin Da Ya Ga Asiriñsa Zai Tonu A Shingeñ Biñcike A Garin Akwanga Dake Jihar Nasarawa
15/10/2025
Yanzu-Yanzu: Gwamnan jihar Bayelsa Mr. Douye Diri ya fice daga jam'iyyar PDP ya koma APC
Gwamna Diri Ya fice daga PDP tare da 'yan majalisar dokokin jihar 19.
Labarin Wasanni/ Sports Updates.
15/10/2025
DA ƊUMI-ƊUMI: Naziru Sarkin Waƙa ya gwangwaje Matashin Mawaƙi Bilal Villa da kyautar Naira Miliyan biyu da ya yi masa alƙawari, bayan sun yi waƙa tare.
15/10/2025
Kashi 8 cikin 100 na 'yan Nijeriya ne kawai ke iya wanke hannu yadda ya kamata a cewar UNICEF
15/10/2025
Nan Sheik Dr. Bashir Aliyu Umar Ne Yake Nuna Hotunan Rigar Anñabì SAW Da Na 'Yarsa Nana Fadima R.A Da Jikansa, Sayyadi Hussain R.A
15/10/2025
BATUN TSARO A JIHAR KATSINA
Gwamnatin Jihar Katsina, ƙarƙashin jagorancin Gwamna Dikko Umar Radda, ta yaye tare da tura sababbin jami’an tsaro 200 na "Community Watch Corps" zuwa Kankia, Dutsinma da wasu yankuna.
Wannan mataki na daga cikin ƙoƙarin gwamnati na rage matsalolin tsaro a faɗin jihar da ma Najeriya gaba ɗaya.
Wannan karo na uku kenan da ake yaye jami’an, domin su haɗa kai da sauran hukumomin tsaro wajen kare rayuka da dukiyoyin jama’a.
DMS Hausa
15/10/2025
Aichà Kantè Maì Ģèmù Ta Amarce, Inda Ta Auri Wani Dan Kasar Nijar Bayan Tsawon Shekaru Biyu Suna Shna Soyayya
15/10/2025
Wannan Sasanci Da Ake Yi A Jihar Katsina Tamkar Miƙa Wuya Ne, Saboda Yadda Aka Bar Ƴan Bìñdiga Da Makamai A Hannunsu, Cewar Tsohon Sakataren Gwamnatin Jihar Katsina, Dakta Mustapha Muhammad Inuwa